Muhammad Malumfashi
20015 articles published since 15 Yun 2016
20015 articles published since 15 Yun 2016
Dakarun ‘yan sanda a jihar Ogun sun kubutar da wani mutum da aka yi garkuwa da shi. Wannan mutumi ya ga ta kan sa tun da aka yi damfara, amma ya dauke kudin.
Da aka zanta da Kwamred Adegboye Adebayo, wanda ‘dan kwamitin neman zaben APC ne, ya yi watsi da jita-jitar Bola Tinubu bai da isasshen lafiyan da zai yi mulki
Tun tuni 'yan takaran Gwamna a Kuros Riba suke rikici a APC. Yanzu an yi watsi da karar da ke gaban kotun koli bayan Bola Tinubu ya fito fili ya yi masu sulhu.
Tinubu/Shettima Network (TSN) 2023 ta na so kowa ya janyewa Bola Tinubu. Shugaban kungiyar ta mogaya bayan APC yana ganin sauran su na barnar kudinsu ne a kamfe
A zaman da Gwamnonin kungiyar G5 na PDP suka yi da APC, an ji ‘Yan G5 za su marawa Bola Tinubu baya da sharadin zai goyi bayan ‘yan takaran PDP a jihohinsu
Rahoton nan ya tattaro maku matsalar da Bola Tinubu zai fuskanta da za su iya jawo APC ta sha kashi a 2023 a yayin da za a shiga babban zaben shekara mai zuwa.
NLC da TUC sun gindayawa Muhammadu Buhari ka’idoji kan karin albashi bayan an ji cewa ma’aikata da jami’an gwamnatin tarayya su saurari karin albashin da za ayi
Za a fahimci Jam’iyyar Labor Party ta bakin Darektan yakin neman zaben shugaban kasa, tabbatar da cewa tana da goyon bayan Olusegun Obasanjo a zabe mai zuwa.
Za a ji abin da ya sa wasu daga cikin Gwamnonin PDP suka zauna da su Bola Tinubu, ‘Yan G5 sun yi wata haduwa da Tinubu da Jiga-jigan Jam’iyyar APC a kasar waje
Muhammad Malumfashi
Samu kari