Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Tinubu ya nemi majalisar tarayya ta amince ya karbo sabon bashin ₦1.15trn don rage gibin kasafin kuɗi, mako guda bayan amincewa da bashin waje na $2.847bn.
Tsohon mataimakin shugaban Amurka, Dick Cheney, ɗaya daga cikin manyan masu fadi a ji a tarihin siyasar kasar, ya rasu yana da shekaru 84 bayan fama da ciwon zuciya.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi kalamai masu kaushi kan shugaban jam'iyyar PDP na kasa. Ya ce bai da hali mai kyau na jagoranci.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Edo sun samu nasarar cafke wata matar aure da ta shirya shirin yin garkuwa da ita don karbar kudade a hannun mijinta.
Babbar kotun jihar Oyo mai zama a Ibadan ta umarci shugaban jam'iyyar PDP na lasa, Ambasada Umar Damagum ya ci gaba da shirin taron PDP kamar yadda aka tsara.
Kotu a Ilorin ta wanke mata biyu da ake zargi da mallakar bindiga, yayin da ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga 'yan fashi da makami uku a Kwara.
Gwamnatin tarayya ta shirya taron NCAFS karo na 47 a jihar Kaduna domin habaka noma a Najeriya da rage dogaro da shigo da abinci daga kasashen waje.
Hukumar zaben jihar Neja ta bayyana sakamakon zaben kananan hukumomin da aka gudanar ranar Asabar, jam'iyyar APC ta lashe duka kujerun ciyamomi 25.
A labarin nan, za a ji cewa kasar China ya gargadi Amurka da ta daina tsoma baki a lamarin da bai shafe ta ba a Najeriya, domin ba za ta lamunta ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari