Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Bola Tinubu na da aiki mai yawa a gabansa duba da irin kalubalen daban-daban da kasar ke fuskanta, kama daga matsalar tsaro, karyewar tattalin arziki da sauran.
Wata iska mai karfin gaske ta janyo asarar rayukan mutane biyu tare da lalata gidaje akalla 20 a wasu kauyuka na jihar Jigawa. Lamarin ya jefa mutane da dama.
Asari Dokubo, ya mayarwa gwamnan jihar Ribas, Sim Fubara martani bisa kalamansa da ya yi na cewa jihar Ribas, jiha ce ta kiristanci. Dokubo ya ce kalaman da.
Cire tallafin man fetur, ya sa kamfanin Innoson motors zage damtse wajen kara yawan nau'o'in motocin da yake kerawa wadanda suke amfani da iskar gas, sabanin.
Annie Okonkwo, tsohon sanata mai fada a ji da ke wakiktar Anambra ta tsakiya a majalisar dattawa, ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu a wani asibiti da ke Amurka.
Jam'iyyar PDP ta sanar da rushe shugabanninta na gudanarwa a jihohin Ebonyi da Ekiti. Kwamitin ayyuka na jam'iyyar ne ya fitar da sanarwar wacce aka wallafa a.
Hukumar Alhazai Ta Najeriya (NAHCON), ta bayyana dalilinta na rage kwanakin da Alhazan Najeriya za su rika yi a Madina zuwa kwanaki biyar kacal, sabanin yadda.
Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ya roki mambobin majalisar da ke takara kan su janyewa Tajuddeen Abbas takararsu domin a samu.
Gwamnonin Najeriya sun ziyarci Shugaba Tinubu a fadarsa da ke Abuja. Sun bayyana masa goyon bayansu kan cire tallafin man fetur da ya samu nasarar aiwatarwa.
Deen Dabai
Samu kari