Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Shugaban kamfanin NNPP, Malam Mele Kyari, ya ce Najeriya za ta dena siyo man fetur daga kasashen waje lokacin da matatar Dangote ta fara aiki zuwa tsakiyar she
Dakarun rundunar sojoji na 1 Division sun yi nasarar halaka dan bindiga guda daya tare da kama wasu uku da ake zargi a ranar Litinin. Mai magana da yawun rundu
Mutane uku sun rasu, yayin da wasu 15 suka jikkata a wani hatsarin mota da ya faru a karamar hukumar Takai ta Jihar Kano, Daily Trust ta rahoto. Hukumar kwana-k
Daya cikin 'ya'yan Gwamna Nasir El-Rufai na Jihar Kaduna, ya janyo cece-kuce a dandalin sada zumunta bayan ya kira kungiyar ASUU 'kungiya mara amfani'. ASUU, a
An bayyana abubuwan da aka tattauna tsakanin gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinbu, rahoton This Day. Wike
Wani mutum mai shekara 74 daga Jihar Kogi mai suna Mallam Muhammad Awal, ya yi auren farko a rayuwarsa. Awal ya aure wata bazawara mai shekara 45, Malama Rahmat
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi na kasa NDLEA ta ce ta kama dagajin kauyen Ruga, a karamar hukumar Shagari kan laifin sayar da muggan kwayoyi.
Tsawon lokaci, ana amfani da darajar kudin kasar wato Naira, a matsayin wani abin dubi yayin da ake nazarin kwazon shugaban kasa. A yayin da yan Najeriya ke cig
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ayyana cewa jam'iyyarsa za ta kwace mulkin Jihar Borno daga hannun Gwamna Babagana
Aminu Ibrahim
Samu kari