Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Festus Keyamo, kakakin kwamitin kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya ce Buhari ne dalilin da yasa Osinbajo baya zuwa kamfen din Bola Tinubu
Titi Abubakar, uwar gidan Alh. Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar, PDP, ta ce mijinta ne sanadin nasarorin da aka samu a gwamnatin Obasanjo.
Wasu yan ta'adda sun halaka kansila mai wakiltar mazabar Allawa a karamar hukumar Shiroro a jihar Neja, Yakubu Saleh. Maharan sun tare kansilar ne da abokinsa.
Babban Bankin Najeriya, CBN, a Jihar Rivers ya yi zargin cewa wasu bankunan kasuwanci a Fatakwal sun boye makuden sabbin nairori har N4.2bn sun ki saka wa a ATM
An rahoto cewa yan ta'adda sun sace matafiya ciki har da wasu dalibai 4 da suke dawowa daga auren abokinsu a hanyar Kaura Namoda da Birnin Magaji a Zamfara.
Tawagar motoccin Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ta yi hatsari a hanyarsu na zuwa kamfen a garin Utokon da ke karamar hukumar Ado na jihar a ranar Juma'a.
Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jamiyyar African Action Congress (AAC), ya zolayi Bola Tinubu dan takarar shugaban kasa na APC kan barci wurin taro
Gwamnatin Jihar Katsina ta tube rawanin Makaman Katsina, hakimin Bakori, Idris Sule Idris, kan samunsa da hannu wurin 'taimakawa da aiki tare da yan ta'adda.
Kotun koli ta yanke hukunci na bawa tsohon ministan neja delta, Sanata Godswill Akpabio tikitin takarar sanata na mazabar Akwa Ibom north-west a jihar Akwa Ibom
Aminu Ibrahim
Samu kari