Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya soki sauya fasalin naira da CBN ta yi yana mai cewa kuskure ne.
Wasu yan ta'adda da ba a san ko su wanene sun kai hari garin Nagi da ke karamar hukumar Gwer na jihar Benue inda suka kashe mutane biyar tare da kona gidaje 50.
Obi Okwudiki Odumodu, basaraken garin Asamokwu ya riga mu gidan gaskiya. An kashe Odumodu ne yayin rikici da ake yi da garin da garin da ke makwabtaka da su.
Fani-Kayode, direktan watsa labarai na kwamitin yakin neman zaben Tinubu yayi martani ga Pa Adebanjo,kan cewa kirista ba zasu sake mulki ba idan Obi ya sha kaye
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, mai mulki a kasa ta ce ta dakatar da taron yakin neman zaben ta na dan takarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na Kano
Wani soja ya halaka wani dan kasuwa a Legas a yayin da ya ke kokarin karbar kudin harajin tikiti daga hannun wata yar kasuwa a yankin Oshodi a jihar Legas.
Gwamnatin Jihar Kano ta maka Gwamnatin Tarayyar Najeriya a kotu kan batun sauya fasalin takardun naira. Gwamnatin na Kano ta ce ya saba kundin tsarin mulki
Gwamna Ikpeazu na jihar Abia ya saka dokar hana gasa kifi, nama da sauran girke-girke a manyan kasuwannin jiharsa. Gwamnan ya saka dokar ne biyo bayan gobara.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocin cocin INRI Evangelical Spiritual Church ya ce an masa wahayi cewa yan Najeriya za su fuskanci wahalhalu bayan zaben 2023.
Aminu Ibrahim
Samu kari