Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Kotun daukaka kara dake zamanta Abuja ta yi watsi da karar da jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta shigar na neman soke tikitin Tinubu da Shettima na APC
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas yace kalaman tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ne suka saka Peter Obi, ya fita daga jam'iyyar PDP ya koma jam'iyyar LP
Wata mai suna Blessing Olaitan, wacce ta kira kanta kwararriyar yar gidan magajiya ta kai kara kotu cewa wani kwastoma ya yaudare ta ya tura mata alat din bogi.
Rundunar yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar kama wani matashi mai suna Thomas Ya'u dan shekara 20 kan zargin garkuwa da mahaifiyarsa ya karbi fansar N30m.
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya, Peoples Democratic Party, PDP, ta kori Sanata Chimaroke Nnamani da ya yi kaurin suna wurin yi wa Bola Tinubu na APC kamfe.
Matashi dan Najeriya ya yi korafi a dandalin sada zumunta na TikTok bayan ya gayyaci wata budurwa gidansa ta kwana amma cikin dare ta fara munshari yayin barci
Prof. Itse Sagay, goggagen lauya ya bayyana cewa umurnin kotun kolin kasa ya shafi kowa kuma gwamnan CBN Emefiele baya bukatar umurnin wani kafin ya bi umurnin
Jaruman sojojin Najeriya na 13 Birgade, Calabar, karkashin Operation Akpakwu, sun ceto kwamishinan harkokin mata a Cross Rivers, Mrs Gertrude Njar da aka sace.
Oba Adetoyese Olakisan, Shugaban Ogboni Aborigine Worldwide ya shawarci Asiwaju Bola Tinubu, zababben shugaban Najeriya ka da ya yi ramuwar gayya ga yan adawa.
Aminu Ibrahim
Samu kari