Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Jaruman sojojin Najeriya na 13 Birgade, Calabar, karkashin Operation Akpakwu, sun ceto kwamishinan harkokin mata a Cross Rivers, Mrs Gertrude Njar da aka sace.
Oba Adetoyese Olakisan, Shugaban Ogboni Aborigine Worldwide ya shawarci Asiwaju Bola Tinubu, zababben shugaban Najeriya ka da ya yi ramuwar gayya ga yan adawa.
budurwa ta koka bayan gayyatar saurayinta da suka hadu da intanet zuwa gidanta, ta ce daga shigarsa da alamu ba mai kudi bane sannan ya saka tufafi marasa kyau.
Wasu mahara da ba a tabbatar ko su wanene ba sun tafi gidan dan takarar majalisar jiha karkashin jam'iyyar PDP a jihar Imo, Ifeanyi Ozoemena, sun kona gidan.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta dage cewa Mr Peter na jam'iyyar Labour ne ya lashe zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu ba Bola Tinubu na APC ba
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, da kwamishinoninsa a halin yanzu suna taro. Wannan taron ba zai rasa nasaba ba da zaben gwa
Alh. Atiku Abubakar, dan takarar Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu ya gana da IBB a Minna
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a Kaduna ta ce hukumar yan sandan farin kaya DSS ta kama mambobinta uku kan zarginsu da shirin tada rikici yayin zabe.
Muhammad Mustapha, dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Nasarawa ya ce jam'iyyarsa za ta karbe Nasarawa daga hannun APC.
Aminu Ibrahim
Samu kari