Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Ayodele Fayose, tsohon gwamnan Ekiti ya zargi yan siyasan Najeriya da laifin jefa kasar cikin matsalolin da take ciki. Jigon PDPn ya furta hakan ne a wata hira.
Alex Otti, zababben gwamnan jihar Abia ya ce tun kafin Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu ya shiga LP sun ci zabe.
Dakarun sojin Najeriya a jihohin Kaduna da Borno sunyi nasarar ceto mutum 21 da yan bindiga suka yi garkuwa dasu. Janar Danlami, kakakin soji ya sanar da hakan.
Kungiyoyin masu sa ido a kan zabe a Kano sun soki ayyana Abba Kabir Yusuf a matsayin zababben gwamnan Kano da INEC ta yi, suna cewa ba a gama tattara kuri'u ba.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Gombe, Nasiru Nono, ya riga mu gidan gaskiya sakamakon mummnan hadarin mota daya ritsa da shi a babban hanyar Abuja-Keffi
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta gargadi cewa duk wani musulmi da ta kama yana cin abinci a bainar jama'a a yayin watan azumin watan Ramadan zai fuskanci hukunci
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, da Sarkin Gaya, Aliyu Ibrahim Gaya sun mika sakon taya murna ga zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf.
Jam'iyyar PDP a jihar Jigawa ta bayyana rashin gamswarta da sakamakon zaben gwamna da aka gabatar a jihar a baya-bayan nan, tace zata dauki mataki na kwato haki
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue yace ya kafa kwamiti na musamman da zata kula da mika mulki ga sabuwar gwamnatin jam'iyyar APC a ranar 29 ga watan Mayun 2023
Aminu Ibrahim
Samu kari