Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Gwamnan Jihar Rivers kuma jigo a jam'iyyar PDP, Mr Nyesome Wike, ya bayyana cewa al'ummar Najeriya suna son jam'iyyar PDP ta kwace mulki daga hannun APC a 2023.
Babbar ƙungiyar gamayyar ƙabilar Igbo a Najeriya, Ohanaeze Ndigbo, ta bayyana Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a matsayin mai hangen nesa kuma sanin ya kamata. Sai dai
Jami'ar Yusuf Maitama Sule, Kano ta dage dukkan jarrabawar da a farko ta shirya yi karfe 8 zuwa 11 na safen ranakun Litinin da Talata 10 da 11 ga watan Janairun
Wani mawakin kasar, Charles Mensah wanda aka fi sani da Shatta Wale ya bayyana ra’ayinsa inda ya ce ya gwammaci ya watsa kudi a titi akan ya mika su sadaka a co
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya janye dokar hana hawa babur a kananan hukumomi 10 na Yobe North da South a Jihar, Daily Trust ta ruwaito. Buni ya bada san
Tsohon hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari a bangaren harkokin majalisar wakilai, Abdulrahman Suleman Kawu Sumaila, ya ce arewa ba za ta bar wa kudu shugaban
Mutanen unguwar Sabon Pegi-Shubu, a karamar hukumar Lafia ta Arewa, Jihar Nasarawa, a ranar Juma'a sun shiga jimami da alhini bayan wani magidanci ya yi matarsa
Wani Akeem Ogunnubi mai shekaru 42 ya bayyana yadda ya yi garkuwa da wani dan kasuwa a Sabo mai suna Bola cikin ranakun karshen mako, Vanguard ta ruwaito. Kwami
Kungiyar MURIC ta bukaci Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi gyara a kan hutun da ta ke bayarwa, ta mayar da daya ga watan Muharram na shekarar musulunci a matsay
Aminu Ibrahim
Samu kari