Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Dan majalisar wakilai mai wakiltan mazabar Babura/Garki a jihar Jigawa, Hon. Musa Muhammed Adamu Fagengawo da hadimin Gwamna Badaru sun fice daga APC zuwa PDP.
Kwanaki uku kafin zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya wanda za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, hukumar zabe ta kasa ta fara rabon kayan aikin zaben.
Wani dan Najeriya mai tsananin kirki ya nunawa wata mai lalurar tabin hankali soyayya ta hanyar jerawa da ita a titi. Ya tunkareta da abinci, biredi da ruwa.
Prophet Mike Agboola na cocin Jehovah Power Miracle Tabernacle ya ce Atiku Abubakar ne zai lashe zaben shugaban kasa na ranar Asabar kuma PDP ta fara murna.
A ranar Talata jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara ta tarbi manyan masu sauya sheka daga jam’iyyun ADC, YPP da NNPP gabannin zaben 2023.
Yan kwanaki kafin zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na APC na gudanar da gangamin kamfen dinsa na karshe a Lagas.
Gabannin babban zaben 2023, jam’iyyar APC na jan ragamar jihohi 21 a Najeriya, yayin da PDP mai adawa ke da jihohi 14. APGA kuma na da jiha guda daya kacal.
Wani dan Najeriya mai karamin jiki ya yi fice a soshiyal midiya bayan bayyanar bidiyonsa a wajen gangamin kamfen din dan takarar APC, Bola Tinubu a jihar Lagas.
Fasto Feyi Daniels na cocin the IReight Christian Family ya ce Allah ya nuna masa Obi zai yi kuka bayan zabe yayin da yake magana kan wanda zai lashe zaben.
Aisha Musa
Samu kari