Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Kungiyoyin EiE da SB Morgen (SBM) sun saki sakamakon bincike da suka gudanar don gano wadanda za su iya lashe zaben gwamnoni da za a yi ranar 11 ga watan Maris.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta zargi hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) da yunkurin lalata hujjar da ke kunshe a cikin na’urorin BIVAS.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da belin da kotu ta baiwa shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa da ake zargi da kisa.
Gabannin zaben gwamna da yan majalisar jiha na ranar 11 ga watan Maris, Gbemi Saraki, karamar ministar ma’adinai ta karyata batun sauya sheka daga APC zuwa PDP.
Yan kwanaki kafin zaben gwamna na ranar 11 ga watan Maris, jam'iyyar Labour Party (LP) ta kasa ta rushe shugabannin jam'iyyar na jihar Ribas saboda cin amana.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya yi wa wasu fursunoni 12 da aka yanke wa hukuncin kisa afuwa sannan ya mayar da wasu shida zuwa daurin rai da rai.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta bayar da takardar shaidar cin zabe ga zababbun yan majalisar dattawan kasar a yau Talata, 7 ga watan Maris.
Shararriyar jarumar Nollywood, Omotola Jalade-Ekeinde, bayan mutuwar mahaifinta tana da shekaru 13 ta fuskanci rayuwa inda ta kusa fadawa harkar karuwanci.
Har yanzu yan Najeriya na ci gaba da fuskantar matsaloli yayin cire kudi a bankuna yayin da ake fama da dogon layi. Wasu na baiwa ma'aikatan banki cin hanci.
Aisha Musa
Samu kari