Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Hedkwatar tsaro ta fede biri har wutsiya cewa bidiyon da ke nuna Alhassan Ado Doguwa yana harba bindigar AK-47 karkashin kulawar sojoji a dajin Falgore ne.
Rahotanni da ke zuwa sun tabbatar da cewar rikici ya barke a zaben yan majalisa da ke gudana a jihar Bayelsa yayin da yan bindiga suka kona kayan zabe a Ogbia.
Wani mummunan hatsarin mota da ya cika da ayarin Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yi sanadiyar rasa rayukan mutum uku a ranar jajiberin zaben gwamna.
Tsohon sanata wanda ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sani ya ce ya ji limami na tofin Allah tsine ga masu shirin magudi a zabe a masallaci.
Rundunar yan sanda ta yi gagarumin gargadi ga mutane ko kungiyoyi masu niyan kawo hargitsi a zaben gwamnoni da yan majalisar jihohi da za a yi a fadin Najeriya.
Akalla mata 24 ke takarar neman kujerar gwamna a sassa daban-daban na Najeriya yayin zaben jihohi 28 cikin 32 da zai gudana a ranar Asabar,m 18 ga watan Maris.
A ranar Asabar, 18 ga watan Maris jihohi 28 cikin 36 na Najeriya za su yi sabbin ango ta hanyar zabe. Gwamnonin da za a zaba za su yi jagorancin shekaru hudu.
A ranar Asabar, 18 ga watan Maris, al'ummar Neja za su fito domin zabar shugabansu tsakanin Muhammad Umar Bago na APC da Isah Liman Kantigi na jam'iyyar PDP.
A ranar Asabar 18 ga watan Maris, 2023, al’ummar jihar Zamfara zasu darje su zabi wanda zai shugabance su a matsayin gwamna na tsawon shekaru hudu masu zuwa.
Aisha Musa
Samu kari