Aisha Ahmad
3523 articles published since 27 Mar 2024
3523 articles published since 27 Mar 2024
Mazauna garin Uromi a karamar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas sun fara zama a cikin zullumi saboda fargabar harin ramuwar gayya kan kisan Hausawa.
Marigayi Galadiman Kano, Abbas Sanusi, mahaifi ne ga shugaban jam'iyyar APC na Kano, Abdullahi Abbas, kuma Kawu ga SarkiN Kano, Muhammadu Sanusi II.
Wasu daga cikin Kamawa sun bayyana rashin jin daɗin yadda gwamnati da Sarki Muhammadu Sanusi II suka gudanar da hawa bayan rundunar yan sandan jihar ta haramta.
Magoya bayan Sanata Natasha Akpoti Uduaghan sun nuna mata kauna bayan sun bijirewa dokar hana zirga zirgar da gwamnatin Kogi ta kakaba gabanin saukarta a jihar.
Sanatar Kogi ta Tsakiya da majalisar dattawa ta dakatar, Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa babu gaskiya a labarin cewa ta fasa zuwa gida hutun Sallah.
Gamayyar kungiyoyin kare hakkin dan Adam na kasa da kasa, reshen Najeriya, Kwamred AA Ayagi ya bayyana cewa ba za su tsuke bakinsu a kan kisan Hausawa a Edo ba.
Shugaban hadaddiyar kungiyoyin masu fataucin dabbobi da kayan abinci ta kasa, Dr. Muhammad Tahir ya bayyana yadda aka hango matsala ga 'yan kasuwar Arewa a Kudu.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya bayyana matukar takaici a kan yadda mutanensa suka yi wa wasu 'yan Kano da suka ratsa ta jiharsa a hanyarsu ta dawowa gida.
Magoya bayan PDP a Filato sun fusata bayan kyautar kayan azumin watan Ramadan da aka ba su, wanda su ke ganin ya yi kadan idan aka kwatanta da hidimarsu ga jam'iyya.
Aisha Ahmad
Samu kari