Ahmad Yusuf
11635 articles published since 01 Mar 2021
11635 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da biyan wasu tulin kuɗaɗe da ake bin Najeriya na tallafin samar da wutar lantarki, za a biya kudin a hankali a hankali.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen babban zaɓen 2027, jam'iyyar PDP tay yi rashin babban jigo yayin da Oyedukon, tsohon mataimakin shugaba ya koma APC.
Rundunar sojojin Najeriya ta samu nasarar daƙile yunƙurin wasu ƴan bindiga na kao hari hari a yankin ƙaramar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Mazauna kauyen da wani matashi ya ƙona masallaci ana cikin sallar asuba sun tabbatar da mutuwar mutum 11 kawo yanzu a Kano, sun faɗi halin Shafi'u.
Babbar kotun Abuja ta yi fatali da buƙatar tsohon ministan wuta, Olu Agunloye na dakatar da shari'ar da ake masa kan yadda aka batar da kuɗin kwangilar Mambilla.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana Halilu Buzu a matssayin wanda take nema ruwa a jallo bisa zargin ayyukan ta'addanci, satar shanu, haƙar ma'adanai ta hanyar haram.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci mahukunta a Najeriya sun binciki yadda wani matashi Kabiri Ibrahim ya rasa ransa a jihar Bauvji kan satar indomi.
Gwamna Nasir Idris na jihar Ƙebbi ya shaida tashin tawagar alhazan farko da suka bar Najeriya zuwa Madinah a ƙasar Saudiyya domin gudanar da hajjin bana 2024.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya ziyarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin yi masa bayani kan halin tsaro a jihar Kogi da kuma wasu abubuwa.
Ahmad Yusuf
Samu kari