Ahmad Yusuf
11534 articles published since 01 Mar 2021
11534 articles published since 01 Mar 2021
Rahotanni sun nuna cewa wani kwale-kwale da ya ɗauko mutane akalla 200 ya kife a kogin Neja a jihar Neja, ana fargabar da mutane da dama sun rasa rayukansu.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi watsi da bukatar EFCC na ci gaba da shari'ar tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello duk da babu lauyansa ko ɗaya.
Duk da sukar da ake ta yi, majalisar dattawa ta amince da kudirorin harajin da shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya aiko mata, sun tsallaka zuwa karatu na biyu.
Gwamnatin jihar Legas ta ci gaba da ɗaukar mataki mai tsauri kan masu taka dojar haramta hayaniya da ajiye kaya da kan ƙa'ida ba, ta rufe muhimman wurare.
Kwamitin kwato motoci da Gwamna Monday Okpebholo ya kafa ya fara aiki ba kama hannun yaro, ya ƙwato motoci 30 daga tsofaffin jami'an gwamnatin da ta shuɗe.
Mutumin nan da ya tashi daga Gombe har zuwa Abuja a kan keke ya samu kyautar mota da kudi N700,000 daga mataimakin ma'ajiyin APC na ƙasa, Dattuwa Ali.
Ana zargin wasu ƴan bindiga sun sace tsohon kwamishinan harkokin kasashen waje na jihar Imo, Dr Fabian Ihekweme, matarsa ta faɗi yadda aka ɗauke shi a gida.
Gwamna Oborevwori na jihar Delta ya naɗa ɗan uwansa a matsayin shugaban hukumar wasanni, ya ce yana da ƙwarin guiwar zai kawo ci gaba a harkar wasanni.
Shugaban APGA na ƙasa, Sly Ezeokenwa ya jaddada cewa har yau Sly Ezeokenwa ƴar jam'iyyar ce duk da ta karɓi muƙamin minista a gwamnatin Boƙa Tinubu.
Ahmad Yusuf
Samu kari