Ahmad Yusuf
11534 articles published since 01 Mar 2021
11534 articles published since 01 Mar 2021
Kamar yadda fadar shugaban kasa ta sanar, jirgin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da matarsa Oluremi Tinubu ya tashi zuwa kasa% Faransa domin kai zuyarar aiki.
Hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa watau EFCC ta gurfanar da tsohon gwamnan jigar Kogi, Yahaya Bello a gaban kotu kan tuhumar karkatar da N80.2bn.
Zaɓabɓen gwamnan jihar Ondo kuma gwamna mai ci, Lucky Aiyedatiwa da mataimakinsa sun gabatar da satifiket na lashe zaɓe ga shugaban kasa Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta fara aiwatar da dokar sabon mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatanta a watan nan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja zuwa ƙasar Faransa a wata ziyarar aiki da shugaba Emmanuel Macron ya gayyace shi, zai tafi tare da matarsa.
Bayan tsawon lokaci yana wasn buya, EFCC ta tsare tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello bayan ya miƙa kansa a hedkwatar hukumar da ke Abuja.
Kungiyar tattara bayanan gwaninta watau GWR ta tabbatar da mutuwar mutumin da ya fi kowa tsufa a duniya, John Tinniswood, yana da shekara 112 da haihuwa.
Mutum 5 sun rasa rayukansu da wasu jiragen ruwa guda biyu suka yi taho mu gama a ƙaramar hukumar Warri ta Kudu a jihar Delta, wasu fasinja 20 sun ɓata.
Gwamna Francis Nwifuru na jihar Ebonyi ya dakatarda kwamishinan lafiya da takwaransa na ma'aikatar harkokin gidaje da raya birane kan zargin rashin ɗa'a.
Ahmad Yusuf
Samu kari