Ahmad Yusuf
11479 articles published since 01 Mar 2021
11479 articles published since 01 Mar 2021
Wasu da ake zargin ƴan daba ne sun jefa duwatsu fadar Sarkin Kano da ke unguwar Kofar Kudu, wacce Muhammadu Sanusi II ke zaune, sun ɓsta kayayyaki.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba ruwamta da duk wani abu da ya shafi ƙera makaman nukiliya.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya ce kamar yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya faɗa kwanakin baya, sun jin tsoron Gwamna Peter Mbah.
Jam'iyyar NNPP reshen Kudu mado Yamma ta buƙaci ƴan Najeriya su kauracewa zaɓen duk wata jam'iyya ko ƴan siyasar da suka gaza cika masu alkawurra.
Tsohon ɗan takarar gwamnan Kaduna a inuwar PDP, Hon. Isah Ashiru Kudan ya ce a shirye yake ya shiga kowace irin haɗaka don kawo karshen mulkin APC a 2027.
Kowane ɗan Najeriya yana da damar yin rijista da duk jam'iyyar siyasar da ta kwanta masa a rai, ta yi daidai da manufofinsa, misali kamar APC, PDP ko ADC.
Jam'iyyar NNPP karƙashin jagorancin Dr. Major Agbor ta bayyana cewa Rabiu Kwa kwaso ba zai sake samun damae takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 a inuwarta ba.
Yayin da shirye-shiryen tunkarar 2027 ke kara kankama, ana ganin manyan kusoshin haɗaka 3, Atiku, Abubakar, Peter Obi da Amaechi na iya kawo tangarɗa.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya yi barazanar murabus daga kujerarsa idan har babu zargin Amaechi a rahoton binciken badakalar hukumar NDDC.
Ahmad Yusuf
Samu kari