- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Dubun wani Miji da Mata ya cika a jihar Ogun bayan sace maigidan matar tare da hallakashi duk da biyansu kudin fansa, yanzu kuma sun koma zasu sace iyalinsa.
Hukumar NBS ta bayyana cewa yan Najeriya milyan dari da talatin da uku ke cikin kangin talauci a fadin Najeriya. jihar mafi talauci gaba daya itace jihar Sokoto
Mun tattaro muku adadin talakawan dake rayuwa a jihohin dake yankin Arewa maso gaashin Najeriya. Jihohin sun hada da Gombe, Yobe, Taraba, Bauchi, Borno, Adamawa
Korarren Akanta Janar na tarayya, Ahmed Idris, ya mayar da kusan dalan amurka milyan daya cikin makudan biliyoyin da ake zarginsa da sata na jihohi masu mai.
Wani rigimammen Fasto ya dirkawa matan aure da yan matan cocinsa akalla guda ashirin ciki a jihar Enugu. Matarsa ce ta kai kararsa wajen hukumar yan sanda.
Dan Sarki, Jikan Sarki, Abdullah Abbas ya bayyana cewa ko ta kaka sai jam'iyyar All Progressives Congress APC na jihar Kano ta lashe zaben gwamna a Maris 2023.
Wasu jama'ar unguwar Imama sun damke wani makiyayi da sukawa zargin kashe dan'uwansa Fulani tare da jefa gawarsa cikin buhun da kuma kwashe masa dabbobinsa.
Shugaba Muhammadu Buhari a gobe Alhamis, 24 ga watan Nuwamba, 2022 zai yi tafiyar zuwa birnin Niamey, babbar birnin kasar Nijar domin halartan taron Afirka.
Gwamna Godwin Emefiele na CBN ya yi kira ga yan Najeriya musamman kungiyar miyetti Allah da majalisa cewa ko kwana daya ba za'a kara na wa'adin mayar da kudi ba
AbdulRahman Rashida
Samu kari