- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
shugaban kungiyoyin yarabawa da Inyamurai sun koka kan yadda shugabanci ke da rinjaye a arewa mamaikon kudu ko kuma yanayin raba mulkin da kudu dan damawa dasu
an dai dade ana sa toka sa katsi dan gane da yadda lamarin hako man fetir a yankunan gabashin arewa wato jahohin barno, bauchi da gombe, da ke arewacin nigeria
Ana tuhumar Ministar kudi da shirye-shiryen kasa, Hajiya Zainab Ahmed Shamsuna, da cusa wasu makudan biliyoyi cikin kasafin kudin Najeriya na 2023 dake majalisa
Hotunan rijiyar hakar man fetur da shugaba Muhammadu buhari zai kaddamar yau Talata ya bayyana. Wannan shine rijiyar mai na farko a Arewacin Najeriya gaba daya.
A ranar Talata, Shugaba Muhammadu buhari zai kaddamar da hakan arzikin man fetur karon farko a yankin arewacin Najeriya a jihar Gombe da Bauchi Insha Allah.
dan wasan wanda ya sawa kasar ingila riga yace ayana alfaharin kasancewarsa a matsayin da zai iya taimakawa wasu domin ganin sun kai ga nasa a rasyuwarsu ta yau
Wani matashi dan jihar Gombe ya rigamu gidan gaskiya kwana daya bayan murnar cikarsa shekaru 40 arba'in a duniya da kuma wa'azin tunawa da mutuwa irin wannan.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers ya sake hawa minbarin zagin shugaban uwar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, a PortHarcourt.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kira ga al'ummar jihar Benue kada su manta da abubuwa; matakin da ya dauka lokacin rikicin Zaki-Biam.
AbdulRahman Rashida
Samu kari