Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Shugaban ma'aikatan fadar Shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, a ranar Litinin ya jagoranci bikin kaddamar da ginin asibitin alfarma mai gao 14 kacal a fadar
Tsagerun yan bindiga sun hallaka Babban Limamin Masallacin Juma'an Sabon Garin Bilbis dake jihar Katsina bayan kin yarda sun yo awon gaba da shi cikin gona.
Shahrarren Malamin addinin Musulunci a duniya, Mufti Isma'il Menk, ya gabatar da muhadara a taron cikar Mai Alfarma Sarkin Musulmi Shekara 15 akan Karagar Mulki
Kano - Kungiyar yan kasuwar man fetur masu zaman kansu a Najeriya IPMAN, ta gargadi gwamnatin tarayya cewa da yiwuwan farashin man fetur ya tashi kwanan nan.
Gwamnatin tarayya ta karbin bashin N8.29 trillion cikin kudin yan fansho N12.9 trillion dake ajiye kawo Agustam 2021. Jaridar Leadership ta ruwaito binciken.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari gidajen Malaman jami'ar Abuja (UniAbuja) cikin daren Talata, 2 ga watan Nuwamba 2021 kuma sun yi awon gaba da mutane.
Shugaba Muhammadu Buhari ya halarci taron neman mafita kan lamarin sauyin yanayi a duniya na majalisar dinkin duniya dake gudana yanzu a birnin Glasgow, Scotlan
Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tafi birnin Glasgow, Scotland don halartan taron COP26 na taron gangamin majalisar dinkin duniya kan sauyin yanayi.
Kwana biyu bayan dawowa daga Saudiyya, Shugaba Muhammadu Buhari zai garzaya birnin Glasgow, Scotland don halartan taron COP26 na taron gangamin majalisar dinkin
Abdul Rahman Rashid
Samu kari