Jam’iyyar PDP ta bayyana Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar ta na shugaban ƙasa ta hanyar yarjejeniya. Onraor zai kara da Tinubu da sauran 'yan takara a 2027.
Jam’iyyar PDP ta bayyana Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar ta na shugaban ƙasa ta hanyar yarjejeniya. Onraor zai kara da Tinubu da sauran 'yan takara a 2027.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Real Madrid dai na da maki a teburin gasar kuma za ta iya dorawa kan nasararta a gasar La Liga, yayin da Barcelona ta samu cikas bayan shan kaye a wasanta da PSG.
Kano Pillars wadda aka fi sani da “Sai Masu Gida,” ta kwashi kashinta a hannun tawagar Benin (2-1), Shooting Stars (1-2) da Enyimba (5-0) a gasar Firimiyar Najeriya.
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta nada Manu Garba, a matsayin kocin kungiyar kwallon kafar Nijeriya ta 'yan kasa da shekaru 17 (Golden Eaglets).
Taurarin kwallon kafa da dama sun shiga shafukansu na sada zumunta domin yi wa mabiyansu barka da Sallah, ciki har da Cristiano Ronaldo da Karim Benzema.
'Yan wasan Super Eagles guda hudu ciki har da Victor Osimhen ba za su buga wasa ba, yayin da Najeriya ke shirin karawa da Ghana da Mali a Morocco.
Wani ɗan wasan gaba na tawagar kwallon kafa ta kasar Faransa, Mahamadou Diawara, ya fice daga tawagar saboda an haramta wa ƴan wasa Musulmi yin azumi.
Bayan kammala wasannin 'yan 16 a gasar cin kofin zakarun Turai ta UEFA Champions League, yanzu kuma an iso matakin kwata final. Arsenal za ta kara da Bayern Munich.
Tsofaffin 'yan wasan Najeriya akalla biyar ne suka nuna sha'awar neman zama kocin tawagar Super Eagles bayan kwantiragin Jose Peseiro ya kare a kwanakin baya.
Mai horas da 'yan wasan Najeriya Super Eagles, Jose Peseiro, ya kammala aikinsa a matsayin mai kocin ƴan kwallon ƙasar nan bayan kwantiraginsa ya kare jiya Alhamis.
Wasanni
Samu kari