Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na jam’iyyar ADC, yana zargin an tafka magudi a wurare da yawa.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na jam’iyyar ADC, yana zargin an tafka magudi a wurare da yawa.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
An shiga jimami yayin da tsohon dan wasan kasar Jamus da Bayern Munich, Andreas Brehme ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 63 a kasar Jamus.
An yi ta yada wani faifan bidiyo mai nuna cewa mai tsaron gidan Ivory Coast ya yi amfani da laya a wasan karshe na AFCON 2023 tsakaninsu da Najeriya.
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar da jadawalin ne a yau Alhamis 15 ga watan Faburairu wanda ya kunshi kasashen Afirka da sauran kasashen duniya.
Dan wasan tawagar Super Eagles, Sadiq Umar ya yi martani kan caccakar Alex Iwobi da ake yi a kafafen sadarwa inda ya ce shi ba Iwobi ba ne a yi hankali.
Ahmed Musa, kyaftin tawagar Super Eagles ta Najeriya, ya yaba da juriya, jajircewa da sadaukarwar da 'yan wasan suka nuna a wasan karshen na AFCON 2023.
Mai horar da tawagar ƴan wasan Najeriya, Jose Peseiro, ya bayyana wasa yan wasan ƙasar Ivory Coast sun shammaci Super Eagles a wasan karshen da aka fafata.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, da Peter Obi, sun yaba da kokarin da 'yan wasan Super Eagles suka yi a wasan karshe na AFCON 2023.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jinjinawa kungiyar Super Eagles ta Najeriya bisa jajircewar da suka nuna a wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON)
A yau Lahadi 11 ga watan Fabrairu ne tawagar Najeriya ta Super Eagles zata fafata da Elephants na kasar Cote d'Ivoire a wasan karshe na gasar cin kofin Afirka, AFCON
Wasanni
Samu kari