Jihar Zamfara
Sanata Kabiru Marafa, jigon jam'iyyar All Progressives Congress APC a jihar Zamfara yace gaskiya da adalci yasa arewa ke goyon bayan takarar Asiwaju Bola Tinubu
Gwamnatin jihar Zamfara ita ce mai masaukin baki yayin da ake shirye-shiryen gudanar da gasar karatun al-Qur'ani mai girma ta kasa a ranar 16 ga watan Disamba.
Rundunar sojoji ta bayyana gagarumin nasarar da dakarunta na Operation Hadarin Daji suka samu wanda ya kai ga halaka wasu kasurguman yan bindiga uku a Zamfara.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara ya bayyana kwarin gwiwarsa game da nasarar jam'iyyar APC, ya ce mutanen Zamfara APC za su zaba daga sama har kasa dodar a 2023.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun sheke yan bindiga masu yawan gaske a wani zazzafan artabu da suka yi da su a karamar hukumar Bukuyyum ta jihar Zamfara.
Dakarun sojin Najeriya karkashin rundunar Operation Forest Sanity sun yi nasarar ceto wasu mutum 3 daga masu garkuwa da mutane, sun kwayoyi makamai da babura.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Zamfara ta rasa wani dan takararta na majalisar jiha, Umar Yahaya, inda ya fice zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya koka kan yadda wasu ke kokarin bata masa suna ta hanyar zarginsa da boye biliyoyi a Abuja. Ya aika wasika ga EFCC.
Wani jigon APC a jihar Zamfara ya bayyana yadda Bola Tinubu yake da karimci a duniyar siyasa da kuma tattalin arziki. Ya ce Tinubu ne dan takarar da ya dace.
Jihar Zamfara
Samu kari