Jihar Zamfara
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da akalla mutum 100 bayan sun farmaki wasu kauyuka a jihar Katsina da karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara saboda haraji.
Rigimar siyasar da ke tsakanin Bello Matawalle da Dauda Lawal ya shafi Shehin malami. Tukur Sani Jangebe ya ajiye limancin Juma’a saboda rigimar Zamfara.
An ruwaito yadda tsohon gwamnan jihar Zamfara ya ware wasu adadi na mutanen Zamfara, yace zai yi musu alheri ta hanyar musu jinyar ciwon ido a kaTalata-Mafara.
Sheikh Tukur Sani Jangebe babban limamin masallacin Juma'a na GRA da ke Gusau, a jihar Zamfara, ya shiga buya bayan ya yi murabus daga muƙaminsa.
Tsagerun 'yan bindiga sun sake kai sabon hari mai muni kan kauyuka huɗu a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara, sun yi awon gaba da mutane 150 ranar Jumu'a.
Dakarun rundunar Operation Hadarin Daji sun samu nasarar halaka yan bindiga huɗu tare da kwato shanun sata 57 a wani samame dabsuka kai a jihar Zamfara.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun bayyana yaƙinin cewa kotun koli zata yi wa gwamna Lawal na Zamfara da Mutfwanga na Filato bayan tsige su a kotun daukaka kara.
Gwamnatin jihar Zamfara ta musanta rahotannin da ake yada wa cewa Gwamna Dauda Lawal ya kashe N400m kan tafiye-tafiye zuwa kasashen waje cikin wata shida a ofis.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari a jihar Zamfara inda suka halaka mutum biyu har lahira. Ƴan bindigan sun kai sabon farmakin ne a garin Kauran-Namoda.
Jihar Zamfara
Samu kari