Jihar Zamfara
Wasu miyagun 'yan ta'adda dauke da bindigogi sun kai sabon farmaki a jihar Zamfara inda suka halaka mutum bakwai tare da yin garkuwa da wasu mutum 20.
ʼYan bindiga na cin zarafin matan aure da tsakar rana a wani ƙauye dake karamar hukumar Tsafe da ke Zamfara. Har yanzu maganar ba ta mamaye kafefen yaɗa labarai ba.
Ana zaman dar-dar a Zamfara biyo bayan kashe Magaji Lawal, wani makusancin Sanata Kabir Marafa da wasu jami'an tsaro da aka kaddamar kwanan nan suka yi a jihar.
Rundunar ‘yan sanda ta sanar da cafke wani tsohon sojan sama da ke safarar kayan sojoji ga ‘yan ta’adda musamman kasurgumi Bello Turji a jihar Kaduna.
Mahara sun hallaka wani jami’an dan sanda guda biyu da sace wasu mutane 40 a kauyen Kasuwar-Daji a karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin da zai taimaka wajen kawo karshen matsalar rashin tsaro a jihar. Gwamnatin ta haramta sayar da fetur a jarkoki.
Bankin Duniya ya fitar da sabon rahoto kan yunwa da za a sake shiga a jihohin Arewacin Najeriya guda bakwai saboda rashin tsaro a wannan shekara da muke ciki.
Tsohon Gwamnan Zamfara ya zama gwarzon Ministoci. Kungiyar matasa ta ce a duk ministocin da Bola Ahmed Tinubu ya nada, babu mai kokari kamar Bello Matawalle.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya nada tsohon sifetan ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Dikko Abubakar babban mukami yayin da tsaro ke kara kamari.
Jihar Zamfara
Samu kari