Jihar Zamfara
Air Marshal Hasan Abubakar ya tabbatar da mutuwar ‘yan sa-kai 11 a harin jirgin sojin sama, yayin da rundunar NAF ke daukar matakan rage aukuwar irin wannan kuskure.
An fi fada tsakanin 'yan banga da 'yan bindiga a jihar Zamfara. An kashe mutane 12 cikin 'yan banga yayin da aka gaza gano adadin 'yan bindiga da aka kashe.
Yayin da sojoji ke kara matsin lamba kan yan ta'adda, wata mata da ake zargi da zama matar rikakken ɗan ta’adda ta yi bidiyo tana roƙon sojoji kada su kashe su.
Sanata Abdulaziz Yari ya kaddamar da raba kayan abinci har tirela 496 domin rabawa al'umma a dukkan kananan hukumomin jihar saboda fara azumin watan Ramadan.
Dalibar Jami'ar Tarayya ta Gusau a jihar Zamfara mai suna Zarah Abubakar Shehu, mai shekaru 21 ta mutu bayan an biya fansa har N10m da wasu kayayyaki.
‘Yan bindiga sun sace dalibai hudu a jami'ar FUDMA da ke jihar Katsina, yayin da aka ce wasu mahara sun kashe mutane 10 a wurin hakar ma’adinai a Neja,
Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara, Hon. Aminu Jaji ya karɓi sababbin tuba zuwa jam'iyyar APC da suka hada da tsohon dan takarar gwamna a AAC a zaben 2023.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun yi ta'asa a jihar Zamfara inda suka yi garkuwa da wasu shugabannin APC biyar daga Kaura Namoda ta Kudu.
Rahoto ya tabbatar da nasarar sojijin Najeriya, bayan sun fatattaki tawagar kasurgurmin dan ta'adda, Kachallah Hassan Nabamamu da ya hana jama'ar Zamfara sakat.
Jihar Zamfara
Samu kari