Jihar Zamfara
Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta umarci jami'an tsaro da su saki tsohon hadimin Gwamnan Zamfara, Bashir Hadejia, wanda ta ce an kama shi ba bisa doka ba.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a jihar Zamfara sun samu nasara kan 'yan bindiga. Sojojin sun aika da wasu tsageru masu tayar da kayar baya.
Dakarun tsaro sun kashe Idi Mai Randa da Ya’u a Zamfara. An samu nasara mai girma a yaki da 'yan fashi tare da kakkabe maboyarsu a jihohin Arewa maso Yamma.
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal ta tabbatar da rasa rayukan fararen hula a harin da sojoji suka kai kan ƴan ta'adda.
Fitinannun 'yan bindiga karkashin jagorancin Bello Turji sun bi dare wajen kai hari kan masallata dake tsaka da sallar isha a jihar Zamfara, an sace jama'a.
Gwamna Dauda Lawal ya jajanta wa iyalan wadanda suka rasa ransu dalilin harin sojoji inda ya yaba wa kokarin sojojin a sabon farmakin da suka kai kan 'yan bindiga.
Rundunar sojin saman Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar illata dabar kaaurgumin ɗan bindigar nan, Bello Turji, sun hallaka yaransa da dama a jihar Zamfara.
Labari mai zafi ya zo mana cewa ana tunanin jami'an tsaron Najeriya sun sake yin kuskure. Wannan karo an saki bam da ya kashe mutane da dam dama a jihar Zamfara.
Yayin da sojoji ke ci gaba da kai farmaki kan yan bindiga, an ce shugaban yan ta'adda, Ado Aliero ya rikice gaba daya inda yake gudu ƙauyuka daban-daban.
Jihar Zamfara
Samu kari