Jihar Zamfara
Rundunar ‘yan sanda na jihar Zamfara ta samu nasarar ceto mutane 2 daga hannun yan bindiga bayan kwashe makwanni 2 a hannun su. A wata takarda da Mohammed Shehu
Yayin da labarin mutuwar sanannen ƙasurgumin ɗan bindiga, wanda ya addabi arews, Dogo Gide, ya cika kafafem watsa labarai, shin labarin ya inganta kuma gaskiyan
Alhaji Abdul’aziz Yari, tsohon gwamnan jihar Zamfara, a ranar Litinin ya ce ba ya da wata niyya ta canja sheka daga jam’iyyar APC zuwa wata jam’iyyar ta daban
Gwamnatin Zamfara ta amince da kara bude kasuwanni 7 wadanda da can ta umarci a rufe su don kawo gyara akan matsalolin tsaron da jihar ta ke fama da su a yankin
Rahoton da muka samu ya ce an kashe hatsabibin shugaban 'yan bindiga Dogo Gide. An kashe shi ne a dajin Kuyanbana da ke jihar Kaduna. An kashe shi ne a ranar La
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara a ranar Asabar ta musanta labaran da ake yadawa na cewa kusa jami'an tsaro 20 ne 'yan bindiga suka halaka kan titin Shinkafi.
Dogo Gide, kasurgumin dan bindiga, ya saka dokar hana siye da siyar da giya da sauran muggan kwayoyi a wasu garuruwan masarautan Dansadau da ke karamar hukumar
Duk da matakan datse sabis da sauransu da gwamnatin Zamfara ta ɗauka, har yanzun yan bindiga na cigaba da kai hari tare da kashe mutanen da ba ruwansu a jihar.
Wasu 'yan asalin jihar Benue, ciki harda masu yiwa kasa hidima biyu da aka sace a karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara yayin da suke cikin tafiya sun kubuta.
Jihar Zamfara
Samu kari