Jihar Zamfara
Wasu kungiyoyin 'yan bindiga sun rubuta wa kiristocin jihar Zamfara, Arewa maso yammacin Nigeria waska sun umurci su rufe coci-cocinsu idan ba haka ba su kai mu
Jami'an yan sanda sun kama wani hatsabibin dan leken asirin yan bindiga mai suna Babuga Abubakar wanda ya amsa cewa shi ya gayyaci yan bindiga kauyen Zamfara su
Yan sanda a Zamfara sun yi nasarar kama wasu mutane da ke taimakawa yan fashin daji ciki har da wata mata Fatima Lawali da aka kama da harsashin AK-47 guda 991
'Yan bindiga sun afka garin Yan Buki da ke karamar hukumar Zurmi inda suka hallaka a kalla mutane bakwai sannan suka fattatki mutane daga garin. Sun kai wannan
Zamfara- Wazirin Dansadau, Alhaji Mustapha Umar, ya bayyana cewa Masarautar ta yi zaman sulhu da kasurgumin dan ta'adda mai garkuwa da mutane, Ali Kachalla.
Mazauna a jihar Zamfara sun shiga damuwa, yayin da suka bayyana yadda 'yan bindiga suka addabe su, suka kuma kakaba musu harajin dole ko su kone gonakinsu.
Gwamnatin Jihar Zamfara ta rufe wasu gidajen man fetur da gidan biredi a karamar hukumar Gusau da Tsafe saboda zarginsu da aiki tare da 'yan bindiga da ke adaba
Wani mazaunin Magami a karamar hukumar na jihar Zamfara ya magantu kan yadda 'yan fashin daji suka saka wa mazaun garin haraji tare da barazanar sace wadanda ba
'Yan sanda a jihar Zamfara sun yi nasarar ceto wasu dalibai 5 da kuma matafiya 19 a wasu yankunan jihar Zamfara bayan sace su da aka yi a kwanakin baya a jihar.
Jihar Zamfara
Samu kari