Albashin ma'aikata
Kungiyar 'Yan Kasuwa ta TUC ta caccaki Bola Tinubu kan alkawuran da ya ke yi ba tare da cikwa ba, shugaban TUC, Festus Osifo shi ya bayyana haka a Abuja.
Gwamnatin Tarayya ta sake gayyatar Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC don dakile shirinsu na shiga yajin aiki bayan kammala na gargadi a farkon wannan watan.
Hukumar da ke da ke da alhakin yanke albashin ma'aikata da ƴan siyasa a Najeriya, RMAFC ta bayyana albashin da Shugaba Tinubu yake samu a kowane wata.
Bola Tinubu ya cire tsarin tallafin man fetur, jama'a su na shan wahala. ‘Yan kwadago da kungiyoyin ma’aikata za su iya tafiya jajn aikin da zai shafi ko ina.
Kwanan nan Abba Kabir Yusuf ya hadu da wani matashi a Kano. Yusuf Sulaiman Sumaila ya maida N328,115.75 da aka tura cikin asusun mahaifinsu wanda ya rasu a 2022
Wani matashi ya yi abun a yaba a jihar Kano bayan ya dawo da albashin da gwmatiɓta riƙa biyan mahaifinsa a Kano. Gwamna Abba Yusuf ya yaba masa sosai kan hakan.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC ta kirayi ma'aikata da su koma bakin aiki bayan gama yajin aikin gargadi na kwanaki biyu, kungiyar ta ce an samu biyan bukata.
Gwamnatin jihar Abia ta bayyana gaskiya kan batun korar ma'aikata 10,000 daga bakin aikinsu. Gwamnatin ta ce sam ba haka ba ne, ƙarya ce kawai aka yi mata.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC reshen jihar Neja ta ki amincewa da tsarin Gwamna Umar Bago na ware ma'aikata a cikin tsarin rabon kayan tallafi a jihar.
Albashin ma'aikata
Samu kari