Albashin ma'aikata
Da kamar wuya a ce farashin da ake sayen wutar lantarki bai tashi ba. Kamfanonin nan na DisCos ba za su fasa ƙara farashin shan wutar lantarki a Najeriya ba.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa ya gaji gwamnati ba tare da samun ko sisin kwabo ba a lalitar gwamnatin jihar, bayan tulin bashi a jihar
'Yan majalisar Wakilai sun bukaci karin albashi da alawus don rage radadi tun bayan cire tallafin man fetur a kasar, sun bayyana yadda suke cin bashi a wata.
Tsohon Gwamna Gbenga Daniel ya bukaci a tsaida fansho da alawus dinsa da yazama Sanata. Daniel ya yi Gwamna tsakanin 2003 da 2011, ana biyansa a kowane wata
Shugabannin likitoci sun ce tun da aka yi zama kwanaki da su ka wuce, ba a waiwaye su ba saboda NARD za ta tafi yajin-aiki idan gwamnati ba ta dauki mataki ba
Gwamnatin jihar Kwara ta janye shirinta na rage wa ma'aikatan jihar ranakun zuwa wurin aiki, ta umarci kowane ma'aikaci ya ci gaba da zuwa sau 5 a kowane mako.
Gwamnan Kano mai ci, Injiniya Abba Gida Gida ya soke karin girman da tsohuwar gwamnati ta Abdullahi Umar Ganduje ta yi wa wasu malaman makaranta a jihar Kano.
Kudi ko farashin man fetur ya canza a kasuwa domin an samu raguwar akalla N5 a kan kowace lita a tashohin. Ana alakanta hakan da karancin kudi a hannun mutane.
Gwamnatin jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf, wanda aka fi sani da Abba Gida Gida, ta yi ƙarin haske kan ma'aikata 10,800 da aka dakata.
Albashin ma'aikata
Samu kari