Albashin ma'aikata
Kudin da aka rabawa ‘yan majalisa da za su tafi hutu ya jawo ana ta suka ganin yadda abin ya fito fili, an fahimci doka ta san da kudin, an saba biya a duk hutu
Kungiyar NLC ba za tayi na’am da karin farashin kudin man fetur da ake tunanin za ayi ba. Barazanar zuwa kotu ba zai yi aiki a kan ma'aikatan Najeriya yanzu ba.
CBN ya rika biyan alawus na fiye da N100bn ga ma’aikata a kasar da ake karbar albashin N38, 000. Ma’aikata sun lakume alawus da bashin Biliyoyi daga 2016-22
Ali Ndume wanda shi ne bulaliyar Majalisa ya bulale Godswill Akpabio, watakila Sanatoci su hukunta Shugabansu saboda shaidawa duniya cewa an biya su kudin hutu.
Shugabannin NLC da TUC sun yi zama da Bola Ahmed Tinubu a fadar Aso Rock Villa, Tinubu ya nemi ya kebe a bayan labule da shugabannin kungiyoyin ma’aikatan.
Hukumar kwadago ta Najeriya (NLC), ta bayyana cewa ta na bukatar a kara mafi karancin albashin ma'aikata zuwa 200k, sannan a sauko da farashin litar man fetur.
Watanni biyu da zama Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu yana fuskantar fushin a'ummarsa. Mutane sun yi watsi da Gwamna, an fara zanga-zanga a jihar Kano.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa albashin da ake bai wa 'yan majalisun ba ya Isarsu Wajen biyan buƙatun mutanen da suke.
Shugaban Kasa Tinubu ya tabbatarwa yan Najeriya cewa karin albashi mafi karanci na nan tafe nan gaba, shugaban kasar ya furta hakan ne a jawabinsa ranar Litinin
Albashin ma'aikata
Samu kari