Wasar Kwallo
Wani dan Najeriya ya shahara a shafukan soshiyal midiya bayan ya yi hasashen cewa Saudiya zata lallasa Argentina da ci biyu da daya. Hakan ya faru yadda ya ce.
Biyo bayan kwance mata zani a kasuwa da Cristiano Ronaldo yayi, kungiyar kwallon Manchester United ta ce daga yanzu babu ita, babu shi kuma ya gama kwallo.
Zakaran kwallom duniya Lionel Messi ya sha kashi hannun Salafawan Saudiyya a wasarsu ta farko na gasan kwallon duniyar dake gudana a birnin Doha ta kasar Qatar.
Wani dalibi ya yanki jiki ya fadi matacce, lamarin da ya jefa jama'a cikin tashin hankali. An tabbatar da mutuwa dalibin dan aji daya a jami'ar Legas a Kudu.
Cristiano Ronaldo ya yi wata hira ta musamman wanda ake ganin ta fusata Manchester United da kocin kungiyar a halin yanzu, ya soki yadda ake gudanar da abubuwa.
Saura mako daya a fara gasar kwallon duniya a kasar Qatar, kasashen 32 da zasu hallara sun fitar da sunayen yan kwallon da zasu wakilcesu a gasar kwallonn.
Rahotannin da muka samu yanzu haka sun nuna cewa ana zaton aƙalla nutum uku sun kwanta dama yayin da Filin wasannin jihar Delta ya rufta ana tsaka hina shi.
‘Dan kwallon kungiyar Manchester United, Mason Greenwood zai bayyana a gaban kuliya. Shi ma Paulo Nasser ya yi karar Barcelona da Santos a kan cinikin Neymar Jr
An zabi Chimamanda Adichie za a ba ta lambar girma, amma ta ki karba. Shahararriyar marubuciyar ba ta gamsu da wannan ba, ta ki yarda ta karbi lambar girman.
Wasar Kwallo
Samu kari