Taraba
Miyagun ƴan bindiga sun salwantar da rayukan mutum 33 a wani sabon hari da suka kai a ƙaramar hukumar Bali ta jihar Nasarawa. Sun kuma sace dabbobi.
Dan takarar jam'iyyar NNPP, Farfesa Sani Yahaya ya garzaya Kotun Koli don kalubalantar shari'ar zaben gwamnan jihar Taraba da ta tabbatar da nasarar PDP.
Rundunar ƴan sandan jihar Taraba ta tabbatar da halaka ƴan bindiga mutum 50 a wani artabu da jami'anta suka yi da ƴan bindigan a ƙaramar hukumar Bali ta jihar.
Hukumar yan sanda reshen jihar Taraba ta bayyana cewa dakarunta da haɗin guiwar sojoji da yan banga da mafarauta sun sheke yan bindiga da yawa ranar Talata.
Kungiyar mafarauta ta jihar Taraba ta ankarar da cewa yan bindiga sama da 300 sun zagaye birnin Jalingo, kuma sun kashe mata jami'ai akalla 22 a sassan jihar.
An samu asarar rayukan mafarauta 18 a yayin wani artabu da yan bindiga a jihar Taraba. Yan bindigan sun yi artabu da mafarautan ne a wani hari da suka kai.
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a birnin tarayya ta yanke hukunci kan ƙarar da ɗan takarar NNPP ya shigar kan nasarar Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba.
Wasu tsagerun yan bindiga sun tarfa wasu manoma biyu a gonakinsu a yankin Yangtu da safiyar ranar Talata a jihar Taraba sun yi ajalinsu, mutane sun ruɗe.
Dakarun sojoji a jihar Taraba sun samu nasarar fatattakar wasu miyagun ƴan ta'adda masu yin garkuwa da mutane. Sojojin sun kuma ceto mutanen da suka sace.
Taraba
Samu kari