Taraba
Majalisar dokokin jihar Taraba ta rage wa'adin shugabannin kananan hukumomi daga shekaru uku zuwa biyu a matsayin sabuwar doka yayin da ake shirin zabe.
Ma'aikatu, bankuna da sauran wuraren aiki sun ki tafiya yajin aiki, inda aka ga mutane na ayyukansu na yau da kullum a jihar Taraba, kenan, sun bijirewa umurnin NLC.
Akalla mutane takwas ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata a wani hatsarin jirgin ruwa da ya rutsa da su a jihar Taraba. Gwamnan jihar ya magantu.
Kotun daukaka kara ta mayar wa Honarabul Nuhu Akila na jam'iyyar PDP kujerarshi ta dan majalisar jihar Taraba a mazabar Lau, kotun ta rusa nasarar George na APC.
An yaɗa wani faifan bidiyo inda wani dan siyasa ya yi abin kunya yayin da ya ke kaddamar da rijiyar burtsatse a jihar Taraba, rijiyar ta ki kawo ruwa.
Tsohon shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin jihar Taraba, Douglas Ndatse, ya karyata cewa ya mari mutane a yayin taron masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani mai sarautar gargajiya tare da sace matarsa da dansa da kuma wasu mutane takwas a kauyukan da ke makwabtaka da su.
Hukumar NEMA ta bayyana cewa a halin yanzu an ceto mutane 12 da ransu yayin da wasu 17 suka mutu a haɗarin jirgin ruwan Taraba, an shiga kwana na uku.
Wani abin bakin ciki ya faru a jihar Taraba yayin da jirgin ruwa dauke da fasinjoji fiye da 100 ya kife a tsakiyar rafi a ranar Asabar. An gano wasu gawarwaki.
Taraba
Samu kari