Kudu maso gabashin Najeriya
Sarki Taofeek Owolabi na masarautar Obafemi ya gurfana gaban kotu bisa zargin kwacen fili, karɓar ₦75m ba bisa ka'ida ba, sannan ya kuma ƙi amsa gayyatar gwamnati.
Magoya bayan Wike a PDP sun kafa sababbin shugabanni a Edo da Bayelsa, inda ake zargin rikicin fidda gwani da gangamin Bayelsa ne suka jawo wannan barakar.
NiMet ta yi hasashen ruwa da tsawa daga Lahadi zuwa Talata. Yayin da aka lissafa jihohin da abin zai shafa, hukumar ta ba mutane shawarar abin da za su yi.
Ana fargabar mutane da dama sun mutu yayin da wasu suka makale a lokacin da wani gini mai hawa 3 ya ruguje a Legas. An ce ana ci gaba da aikin ceto mutane.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC a jihar Enugu, Dr. Ben Nwoye shi ma ya gaji da tsare-tsarenta ina ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar saboda rikicin shugabanci.
Sanata Ned Nwoko ya ce APC a ƙarƙashin Tinubu za ta ƙirƙiri Jihar Anioma, maganar da Ganduje ya gasgata yana mai cewa shugaban kasa ya goyi bayan kudurin.
Daruruwan 'yan jam'iyyar PDP sun sauya sheka zuwa LP a Abia, bisa jagorancin Hon. Ojo, wanda ya ce PDP ta mutu murus a jihar. LP ta ce yanzu ta kara samun karfi.
PDP ta dage zabukanta na Arewa ta Tsakiya, Kudu maso Kudu da Kudu maso Yamma domin jajanta wa Filato da bai wa gwamnoni damar halartar taro a Ibadan.
Gwamnatin Tarayya ta ce ambaliya na iya shafar garuruwa 1,249 a jihohi 30 da Abuja, ta bukaci daukar matakan kare rayuka da dukiyoyi. Jihohin sun hada da Adamawa.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari