Jihar Sokoto
Tun bayan zartar da sabon kundin zaɓen 2022, da yawan masu niyyar tsayawa takara na bin doka wajen aje aikinsu domin neman wata kujeea, haka ta faru a Sokoto.
Kakakin majalisar dokokin jihar Sakkwato, Aminu Muhammad Achida, ya sauya sheka daga jam'iyyar All Progressives Congress APC zuwa People’s Democratic Party PDP.
Wani jirgin ruwa ya kife a Kogin Shagari da ke karamar hukumar Shagari a Jihar Sokoto wanda hatsarin ya janyo rasa rayuka 26, jaridar Daily Nigerian ta ruwait
Mamba na majalisar wakilai, Ibrahim Almustapha, ya bayyana cewa matsalolin da Najeriya ke fuskanta a yanzu alamu ne na daukaka, cewa kasar za ta shawo kan abun.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Sokoto ta samu nasarar damke wata matar aure da wasu mutane 2 da ake zargin sun sace yaron makwabcinta da ke Gidan Madi a karamar huk
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban kwamitin koli na harkokin addinin musulunci, Muhammad Sa'ad Abubakar ya sanar da ranar Asabar 2 ga watan Afrilu wacce t
Yan bindiga sun kashe wasu hudu yankin Gatawa a karamar hukumar Sabon Birni a Jihar Sokoto. Daily Trust ta rahoto cewa yan bindigan sun halaka manoman ne a ciki
Kotun daukaka kara da ke Abuja, ta soke wani hukuncin babbar kotun birnin tarayya da aka yanke a ranar 16 ga watan Disamba 2021, wanda ya ba tsagin Sani nasara.
Sagir Bafarawa, Kwamishinan Muhalli na Jihar Sokoto, ya ayyana sha'awarsa na shiga jerin masu takarar gwamnan Sokoto a karkashin jam'iyyar PDP, rahoton TVC News
Jihar Sokoto
Samu kari