Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima, ya ce bayan shekaru takwas na mulkin Shugaba Buhari ya kamata a marawa yankin Kudu baya don samar da magajinsa.
Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya ce kwararar masu sauya sheka daga PDP zuwa APC mai mulki gabanin 2023 ba zai iya mayar da Najeriya zuwa jam’iyya daya ba.
Abubuwa basu daidaita ba a jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara yayin da bangarori biyu suka kunno kai a cikin jam'iyyar kwanaki bayan sauya shekar Matawalle.
Shugaba Buhari a ranar Alhamis, 1 ga watan Yuli, ya nuna bakin ciki kan mutuwar Muhammad Ahmad dan majalisar dokokin Zamfara wanda wasu ‘yan bindiga suka kashe.
A bisa ga hasashen Gwamna Wike na jihar Ribas, za a yi gagarumin sauye-sauyen sheka a cikin Jam’iyyun Peoples Democratic Party da APC nan da watan Disamba 2021.
Wasu daga cikin manyan jiga-jigan APC a Zamfara sun yi fatali da rahotannin da ke cewa Gwamna Mohammed Bello Matawalle ne jagoran jam'iyyar mai mulki a jihar.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Asiwaju Bola Tinubu, a ranar Laraba, ya yi wa gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle maraba da zuwa.
Musayar yawu tsakanin PDP da APC na ƙara yawaita biyo bayan zargin da shugaban PDP na ƙasa yayi cewa, jam'iyya mai mulki na shirin maguɗin zaɓe a shekarar 2023.
Yan majalisun dokokin tarayya masu wakiltar yankunan Zamfara ta Arewa, Zamfara ta yamma da Delta ta Arewa sun sanar da sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari