Siyasar Najeriya
Gwamnonin da aka zaba a karkashin inuwar All Progressives Congress (APC) da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun isa jihar Zamfara domin tarbar Gwamna Bello Matawalle.
Yan jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) biyu a majalisar wakilai sun sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a ranar Talata, 29 ga Yuni.
Gabannin sauyin shekar Matawalle, Sanata Hassan Muhammed Nasiha mai wakiltan yankin Zamfara ta tsakiya a majalisa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
A zamanin da lokacin cin hanci da rashawa bai yi kamari ba, mutane kan biya kudi kafin ayi masu rijista a cikin jam'iyyun siyasa sabanin yanda yake a yanzu.
Shugaban Alkalan Najeriya CJN Tanko Muhammad, ya rantsar mai shari'ar da ta daure tsoffin gwamnoni biyu cikin wadanda aka karawa girma zuwa kotun daukaka kara.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) tana zawarcin wasu gwamnonin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) guda uku bayan Gwamna Bello Matawalle.
Bayan ta tabbata cewa gwamnan Zamfara, Matawalle, ya fice dga jam'iyyar PDP zuwa APC, babbar jam'iyyar adawa ta faɗi wasu dalilai da yasa gwamnoni ke gudunta.
Tun bayan da aka tabbatar da cewa gwamnan Zamfara zai sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC, kowane ɓangare ya fara shiri, inda APC a Zamfara ta shirya babban gangami.
Jam'iyyar PDP ta garzaya kotu domin dakatar da gwamnan jihar Zamfara Matawalle daga kowa jam'iyyar APC. An tabbatar da komawar gwamnan zuwa APC a jiya Lahadi.
Siyasar Najeriya
Samu kari