Siyasar Najeriya
Wasu ‘yan siyasar Najeriya daga jam’iyyar Peoples Democratic Party da All Progressives Congress sun yarda cewa matashi ya jagoranci Najeriya a zabe mai zuwa.
Yayin da ake tsaka da rikici a cikin babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa PDP, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana mafitar da ya dace a bi.
Yayin da jam'iyyar PDP ke ta kame-kamen nemo hanyoyin warware matsalolinta, an hangi gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya antaya ɗakin taron mambobin BoT a Abuja.
Abuja- Tun bayan sauya shekar gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, zuwa APC, rikici ke ta kara ruruwa tsakaninsa da manyan masu faɗa a ji na jam'iyyar APC a jihar.
Yayin da ake yaɗa jita-jitar cewa rashin lafiya ta kai babban jigon APC na kasa, Bola Tinubu, Landan, Gwamnan Lagos ya karyata hakan yayin da yakai masa ziyara.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, ya koka cike da tashin hankali kan yadda ake yunkurin kwace jam'iyyar a Najeriya. Babbar jam'iyyar adawan a cikin kwanakin nan.
Shugaban Kwamitin Tsare-Tsaren Babban Taron Jam’iyyar APC (CECPC), Gwamna Mai Mala Buni ya tarbi mai sauya shekar a wani takaitaccen biki a birnin tarayya.
Jam’iyya mai mulki, All Progressive Congress na iya rasa zaben shugaban kasa na 2023 idan hasashen babban malamin addini, Primate Elijah Ayodele, ya wakana.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce yana goyon bayan watsa sakamakon zabe ta na’ura. Ya ce zai taimaka sosai wajen gudanar da sahihin zabe a kasar Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari