Siyasar Najeriya
Jagoran jam'iyyar APC na kasa kuma dan takarar shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce karuwar mutane da ke aiki don samun tikitin takarar shugaban kasa
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, jam'iyyar APC a halin yanzu ta dage ranar rufe sayar da fom din takara zuwa ranar 10 ga watan Mayu. Ta yi karin haske akai
Adams Oshiomole ya bayyana aniyarsa ta gaje kujerar Buhari a zaben 2023 mai zuwa idan Allah ya kaimu. Ya bayyana hakan ne a yau dinnan a hukumance a bainar jama
Gwamna jahar Jigawa, Muhammad Abubakar Badaru, da ministan harkokin Neja Delta, sun ayyana aniyar gaje kujerar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Nyesom Wike, Gwamnan Jihar Ribas, ya kai ziyara ga mahaifiyar tsohon shugaban kasa Umaru Musa Yar’Adua, Hajia Aya Dada Yar’Adua a Katsina, Daily Trust ta ruwait
Abubakar Malami, Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF) kuma Ministan Shari’a, ya yi magana kan wasu motoci masu tsada da aka baiwa wasu mukarrabansa a Kebbi.
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yaba wa takwaransa gwamnan Ribas bisa namijin kokarin da ya yi lokacin matsalar yan awarwn IPOB da suka so shiga jiharsa
Mutane sun ga ta kansu yayin da ‘yan bindiga su ka rika barin wuta a babban birnin jihar Ebonyi. Wasu miyagu ne su ka rika harbe-harbe a hanyar Enugu-Abakaliki.
Rahoto da ke iso mu ya nuni da cewa, ana ci gaba da sa ido domin ganin ranar Juma'a, ranar da yankin Yarbawa za su zauna su zabi wanda suke so APC ta ba tikiti.
Siyasar Najeriya
Samu kari