Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban ma’aikatan gwamnan jihar Kaduna, Muhammed Dattijo, ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar APC na sanata mai wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya sake lashe zaben fidda gwanin shugaban kasa na jam’iyyar PDP bayan ya samu kuri'u mafi rinjaye a zaben.
Rana bata karya, a yau Asabar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP za ta gudanar da taron gangami kuma zaben fidda gwanin dan takaran shugaban kasa.
Jami'an hukumar EFCC sun bayyana cewa sun dira filin wasa na MKO Abiola da ke ABuja ne domin dakile duk wani almubazzanci da yadda ake shakawa deliget kudade.
Fitaccen malamin addinin Islama, Ahmad Gumi, ya ja kunnen deliget din jam'iyyu da su guji karbar cin hanci wurin zaben 'yan takarar jam'iyyunsu, ba zai kare ba.
Za a ji labari Sanata Oluremi Tinubu za ta hakura da majalisa, yanzu haka akwai mutane hudu da suke neman tikitin APC na yankin tsakiyar Legas a zabe mai zuwa.
Shugaban kwamitin amintattu na PDP, Sanata Walid Jibril, ya ce duk da cewar jam’iyyar ta yi watsi da tsarin karba-karba, har yanzu akwai damar yin maslaha.
Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu, ya bayyana cewa yana son gwamnan jihar Abia, Nyesom Wike ya lashe zaben fidda dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP.
Gwamnan jihar Bauchi kuma dan takarar kujerar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar PDP, Bala Mohammed, ya ce bai shirya janyewa saboda kowanne dan takarar PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari