Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar APC, Bola Tinubu ya samu goyon baya daga wani fitaccen hamshakin dan kasuwa, Mogaji Bowale Oluwale Arisekola.
Mohammed Hayatu-Deen, daya daga cikin manyan yan takarar da ke neman tikitin shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya janye daga tseren.
Mayiwa Lawson Alade, dan majalisa mai wakiltar Akure ta Kudu da kuma Akure da Arewa a Jihar Ondo, kuma dan takarar APC a zaben fidda gwani, ya labarta yadda ya
Bashir Ahmaad ya tsaya neman takarar kujerar ‘dan majalisar wakilan tarayya a jihar Kano. Ana zargin an kawo 'yan daba a inda ake tsaida 'dan takaran 2023.
Dan takarar gwamna karkashin inuwar jam’iyyar APC, Sha’aban Sharada, ya bayyana dalilinsa na barin inda ake zaben fidda gwanin jam’iyyar APC, kuma ya kalubalanc
A sakamakon janyewar takarar Ministan shari'a, APC ta tsaida ‘Dan takarar Gwamnan Kebbi. Nasiru Idris shi ne ya samu tuta, ya doke Sanata Yahaya Abdullahi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta yi karin wa'adin zaben fidda gwani ba tare da sake duba ga jadawalin hidimomin jam'iyyun siyasa ba kafin babban zaben 2023 mai z
Bola Tinubu, tsohon gwamnan Jihar Legas kuma mai neman tikitin takarar shugaban kasa a APC ya ce idan aka zabe shi shugaban kasa, cikin shekaru hudu, zai yi aik
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya zama wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar APC a jihar Sokoto, TVC ta ruwaito da sauran majiyoyi
Siyasar Najeriya
Samu kari