Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Bauchi, Bala AbdulKadir Mohammed, zai fuskanci akalla mutum 15 masu neman tunbukeshi daga karagar mulki a 2023 kamar yadda ya yiwa magabacinsa.
Jam'iyyar African Democratic Congress, ADC ta dakatar da Dumeni Kachikwu, dan takarar shugaban kasarta. Hakan na zuwa ne awanni bayan da Kachikwu ya goyi bayan
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana nadamarsa kan goyon bayan shugaban kasa na yanzu, Muhammadu Buhari a 2015. Obasanjo ya bayyana hakan ne yayin
Dan takaran kujerar gwamnan jihar Ogun karkashin jam'iyyar Peoples Redemption Party PRP, Farfesa David Bamgbose, ya rigami gidan gaskiya. Dan takaran ya mutu
Wasu jiga-jigan jam'iyyar APC a gundumar Dingyadi-Badawa a karamar hukumar Bodinga a jihar Sokoto sun sau ladansu, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP daga APC.
An yi wani ikirari mai tada hankali na cewa addini ne ake amfani da shi a jihar Anambra wurin bada manyan mukamai a gwamnati. Joe Igbokwe ne ya yi ikirarin a da
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Shehu Sani ya ba da shawara kyauta ga dukkan gwamnonin Najeriya masu ci a fadin kasa
Gwamna Dave Umahi na jam'iyyar APC mai mulki a Jihar Ebonyi ya bayyana kaunarsa ga dan takarar shugaban kasa na Labour Party, Mista Peter Obi, Daily Independent
Bishop Mathew Kukah, Archibisjop na Sokoto, ya yi magana kan irin mutumin da ya kamata yan Najeriya su zaba don shugabancin kasar a 2023. Malamin addinin da ake
Siyasar Najeriya
Samu kari