Siyasar Najeriya
Yanzu muke samun labarin yadda aka nada Tinubu a matsayin Dakaren Birnin Gwari a jihar Kaduna. An ga hotunan yadda aka yi masa wannan babban nadi a Arewaci.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ko kadan babu wani saɓani da takaddama tsakaninsa da Atiku Abubakar, yakinsa kawai a sauya Ayu daga shugaban PDP kawai
Osita Okechukwu, jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya bayyana cewa Atiku Abubakar ba barazana bane ga takarar Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.
Gabannin babban zaben 2023, jama’a basu fito ba a gangamin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a jihar Filato. Taron ya kasance a bushe ba mutane.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa, Yahaya ya roki mazauna jihar su garzaya ofisoshin INEC su karɓo katin zaɓensu kana su dangwalawa APC sak a Zaben 2023.
Shugabannin kungiyar kiristocin Kudancin Kaduna sun ce a ranar 14 ga watan Janairun shekarar 2023 ne za su fada wa mambobinsu wanda za su zaba gwamna a 2023.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana matsayarsa game da shugabancin PDP da kuma abin da ya sa a gaba. Ya ce ba zai zabi Atiku sai ya ci ka'ida.
Tsohon gwamnan Legas dake fatan zama kujerar shugaban kasa a 2023, Bola Ahmed Tinubu, yace yan Najeriya sun warke da zaran ya zama shugaban kasa insha Allah.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa Ahmed Bola Tinubu, 'dan takarar jam'iyyar APC na kasa shi ne magajin Buhari a Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari