Siyasar Najeriya
Kwamishinan Hukumar INEC, Mallam Mohammed Haruna yace wasu suna sayen katin PBC. A rahoton za a ji USAID, IFES suna goyon bayan aikin NESSACTION a Najeriya.
Kasa da watanni uku gabanin fafata babban zaben 2023, jam'iyyar AAC da kuma ɓangaren PRP sun zauna sun cimma matsayar haɗa kawance, sun shirya kwace mulkin.
Hon. Osita Nwankwo, wani fusataccen dan jam’iyyar LP da ya nuna sha’awar tsayawa takarar dan majalisar tarayya a jihar Kano ya nemi a dawo masa N500,000 na fom.
Wani jigo kuma dattijon jam'iyyar PDP ya bayyana kadan daga karfin gwamononin da ke adawa da dan takarar shugaban kasa na jam;iyyar PDP, Atiku Abubakar a 2023.
Bola Ahmed Tinubu, 'dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam'iyyar APC, ya dira jihar Kaduna domin gangamin yakin neman zabensa, Ya ziyarci Birnin Gwari.
Duk da dokin Gwamnonin Jihohin Najeriya masu barin mulki na zama Sanatoci, Gwamna Nasir El-Rufai yace bai sha’awar aikin Majalisar Tarayya kamar wasu gwamnonin.
Wani babban Malamin Majami'a ya shawarci shugabannin kiristoci su sallama kawai domin ba mai iya dakatar da Bola Tinubu daga zama shugaban kasa a zaben 2023.
Dan takarar shugaban kas a jam'iyyar PDP ya bayyana cewa, zai yi dukkan mai yiwuwa wajen ganin ya warware matsalolin malaman jami'a idan aka zabe shi a 2023.
Abubuwa na ƙara cakudewa babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa yayin da gwamna Wike ya yi wasu kalamai dake nuna gara tikitin musulmi da musulmi da ɗan arewa a 2023
Siyasar Najeriya
Samu kari