Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma dan takarar shugaban kasa a inuwar jam'iyar APC, Bola Tinubu, ya ce da zaran ya dare shugaban kasa zai magance damuwar ASUU.
Gwamnan jihar Benue ya bayyana cewa, ba ya goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku ABubakar, kuma bai bayyana wanda yake marawa baya ba.
Sanata Orji Kalu daga jihar Abiya, mamba a jam'iyar APC mai mulki ya ce bai yardada zabukan gwajin ada ake dora Peter Obi a gaban sauran yan takara harda Tinubu
Sanata Elisha Abbo na mazabar Adamawa ta arewa ya rasa damarsa ta ci gaba da zama a kujerar sanata karkashin inuwar APC bayan Kotu ta yanke hukunci a Yola.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue kuma daya cikin gwamonin G5 ya karyata cewa gwamonin G5 na goyon bayan takarar Atiku Abubakar a sirrance duk da rikicinsu.
Tsohon dan majalisar wakilan tarayya daga jihar Kano kuma kakakin kamfen NNPP, Abdulmumin Jibrin, yace jam'iyar APC ba zata uya katabus ba a arewacin Najeriya.
Tsohon Sakataren tsare-tsare na jam'iyar APC ta kasa, Farfesa Ussiju Medaner, ya bayyana cewa Buhari ya zabe zuwa jihohi 10 ne saboda duba ayyukan da suka rage.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar NNPP mai kayan dadi, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yace da zaran ya hau mulki zai dauke yara daga Titunan Nigeria
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce 'yan kasa da kuma shi kansa sun sha wahala don haka akwai bukatar kowa ya rike kasar yadda ba za ta wargaje ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari