Siyasar Najeriya
Gwamna Ben Ayade na jihar Cross River da takwaransa Ifeanyi Ugwuanyi na jihar Enugu sun sha kaye a zaben sanata da aka yi a ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu.
APC tayi nasara a zaben 'Yan majalisa a Katsina, PDP ta rasa duka Sanatoci 3 na jihar. Kanal Abdulaziz Yar’adua mai ritaya zai zama ‘Dan majalisar dattawa.
Abba Ganduje bai yi nasarar zama ‘dan majalisar tarayya ba, Honarabul Abdulkadir Tijjani Jobe zai koma majalisa a karo na biyar bayan lashe zaben 'dan majalisa.
Babban jami’in da ke tattara zaben jihar Delta bai gamsu da sakamakon zaben Ika ta Arewa maso gabas ba. 30, 105 aka tantance, amma mutum 31, 681 suka yi zabe
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan marmari, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso, ya samu nasara a karamar hukumar Dawakin Tofa ta jihar Kanon dabo.
Sheikh Abdulhakeem Kamilu Ado Wudil mahaddacin Qur'ani, makarancin Hadith Da Fikihu zai zama ‘Dan Majalisa a NNPP, ya canji mahaifinsa da ya rasu daf da zabe.
Yanzu muke samun labarin yadda wani wakilin jam'iyyar PDP ya yanki jiki ya fadi a wurin tattara kuri'u a jihar Benue. An bayyana yadda aka yi mutumin ya mutu.
Mahara da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne a jihar Ogun, Michael Yomi Agboola, wani dan gani kashe nin Tinubu, sun yi wa mahaifiyarsa duk sun kona motarsa
Hukumar zabe mai zaman kanta ka ƙasa watau INEC ta ce tuni sakamakon zaben shugaban kasa daga kananan hukumomi 10 cikin 20 suka kariso zaure a jihar Ogun .
Siyasar Najeriya
Samu kari