Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban kasa a Najeriya ya bayyana kadan daga abin da Allah ya halicci kasar ta kasance a kai, amma aka samu akasin yadda 'yan siyasa suka bata komai.
APC ta fadi zaben 2023 a Legas, Kaduna, Nasarawa, Yobe, Gombe, Katsina, Filato, Imo, Kuros Riba Ebonyi, a rahoton nan za a ji meya kawo haka a zaben na bana.
Ibikunle Amosun ya fadawa magoya bayansa su zabi Jam’iyyar African Democratic Congress. Sanata Amosun yana kashewa APC kasuwa, yana yi wa Jam’iyyar adawa kamfe.
Jagororin adawa ba su gamsu da sakamakon zaben 2023 ba. An aika goron gayyatar zanga-zanga zuwa Gwamnonin Delta, Sokoto, A/Ibom Bayelsa, Edo, Adamawa, da Bauchi
Har mun fahimci wadanda suka sake lashe zaben Majalisa sun fara yi wa sababbin Sanatoci kamfe. Godswill Akpabio da Uzor Kalu su na neman kujerar Shugaban Kasa
Dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP ya bayyana kadan daga abin da ya tsara yiwa matasa idan aka zabe sh a matsayin gwamnan jihar a zaben ranar Asabar mai zuwa.
Gwamnan jihar Edo ya roki mata a jihar kan cewa, kada asu bari ya fadi a zaben gwamnan da za a yi a jihar a ranar Asabar mai zuwa idan Allah ya kaimu da rai.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa kuma zababben sanata a zaben da ya gaba, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya ce bai kamata gwamna Obaseki ya shiga damuwa ba.
Kwana 5 da 'yan awanni kafin fafata zaben gwamna a jihar Gombe da ke arewa maso gabashin Najeriya, APC mai mulki ta samu karin goyon bayan daga mambobi 5000.
Siyasar Najeriya
Samu kari