Siyasar Najeriya
Wasu jihohin bakwai a Najeriya da suka bayyana kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasa da aka yi a Najeriya a makon da ya gabata ranar Asabar 25 ga wata.
Yayin da ake shirye-shirye zuwa zaɓen gwamnoni da mambobin majlisar jihohi a Najeriya, hadimin gwamna Umahi na jihar Ebonyi ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP.
APCPDP: An Dakatar da Shugaban Jam'iyyar APC na Niger Saboda Dangwalawa Atiku Kuri'a da Yayi Kuma Miyar Makota Dadi, Ai Kuwa Nan Take Aka Dakatar Dashi Kuwa
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben 2023, ya ce jam'iyyar APC da kanta ta yarda akwai magudi a zabe.
Kotun daukaka kara a Najeriya ya ce ya ba Atiku da Obi damar su duba dukkan takardun da aka yi amfani dasu wajen yin zaben shugaban kasa na wannan shekarar.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta ce ba za ta tafi kotu ba don kallubalantar sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairun shekarar 2023
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa a zaben 2023 karkashin jam'iyyar PDP, ya ce zai bar wa Allah sakayya idan bai yi nasara ba a kotu kan sakamakon zaben.
A zaben 2023, kowane ‘Dan takara ya ce shi ne wanda ya yi galaba, ba Bola Tinubu na Jam’iyya mai-ci ba. Tsohon Shugaban APC, Adams Oshiomhole ya yi magana.
An dakatar da shugaban jam'iyyar APC bisa zargin ya zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa da aka yi ranar Asabar.
Siyasar Najeriya
Samu kari