Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya ce yan siyasa da masu rike da madafun iko ne suka jefa Najeriya a matsaloki, ya ce babu abun da ya sauya tun 1979.
Tsohon mataimakin shugaban kasa a Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana sakonsa ga 'yan Najeriya a lokacin da aka fara Azumin watan Ramadana mai alfarma na bana.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bakin kwmaishinan tsaro da harkokin cikin gida, Sanuel Aruwan, ta ce ta samu wasu bayanan sirri na shirin wasu yan siyasa bagan zabe.
Ma'aikata a jihar Abia za su samu saukin tafiyar da al'amuransu yayin da zababben gwamnan jihar ya yi alkawarin tafiyar da biya a kan lokaci sabanin tsammani.
Rahoton da muke samu daga jihar Zamfara na bayyana cewa, wasu 'yan bangan siyasa sun lalata ginin cibiyar gwamnati ta NBTI a lokacin murnar lashe zaben gwamna.
Mun jero ‘yan siyasar da ake gani sun yi asara biyu a zaben nan, sun hada da Bukola Saraki, Sule Lamido da Aminu Waziri Tambuwal a PDP da Simon Lalong a APC.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ayyana ɗan takarar gwamna na PDP a matsayin wanda ya samu nasarar lashe zaben jihar Enugu nai cike da ruɗani.
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta cafke zababben ɗan majalisar dokokin jihar Ogun na PDP, Damilare Bello, bisa zargin hannu a kitsa zanga-zangar Sagamu.
Gwamnan jihar Ebonyi dake kudu maso gabashin Najeriya, Dave Umahi, ya shawarci tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Peter Obi bayan sun faɗi zabe.
Siyasar Najeriya
Samu kari