Siyasar Najeriya
Hukumar zabe ta INEC ta bayyana cewa, za ta ci gaba da tattara sakamakon zaben jihohin Abia da Enugu bayan da ta kammala nazari da bincike kan harkar zaben.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa ta sanar da cewa ta feɗe dukkan sakamakon zaben gwamna da yan majalisun jihohi wanda ya gudana ranar Asabar da ta gabata.
Labarin da ke shigowa game da Abba Kyari na nuna cew,a ya nemi kotun Najeriya ta duba tare da sassauta batun cewa yana da hannu a harkallar miyagun kwayoyi.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta yi watsi da sakamakon zabukan gwamna na jihohin Abia da Enugu bisa cewa akwai wasu kura-kurai da ta gano kuma za ta duba.
Bayan zaben gwamna da aka yi a Najeriya, wasu 'yan ta'adda sun bankawa babban kotun jihar Ebonyi wuta, inda suka kone komai da ke cikinsa basu bar komai ba.
Buhari ya yi bayanin yadda ya dakile siyan kuri'u yayin zaben shugaban kasa da ta gabata a watan Fabrairu.. Ya furta haka yayin zantawa da jakadiyar Amurka
Dan takarar gwamna a jam'iyyar NNPP a jihar Taraba ya bayyana tafiya kotu domin a kwatar masa hakkinsa na ansarar da ya yi a zaben gwamnan da ya gabata a jihar.
Gwamnan jihar Adamawa, Umaru Fintiri ya ce yana da yakinin sake lashe zaben gwamna a karo na biyu duk da ayyana zaben a matsayin wanda bai kammalu ba da aka yi.
Za a ji Mai ba Gwamnan jihar Taraba shawara, Nelson Len zai je Majalisa. Ibo da Mata 2 za su tafi Majalisar dokoki yayin da APC da NNPP suka samu kujeru a jihar
Siyasar Najeriya
Samu kari